Labarai Yanzu-Yanzu: El-Rufai Ya Killace Kansa Bayan Makusantansa Sun Kamu da Cutar Korona By Salisu Hamisu Ali - December 11, 2020 0 139 Facebook Twitter Pinterest WhatsApp Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya killace kansa sakamakon samun makusantansa da suka kamu da cutar Korona. Hakan na dauke ne cikin wata sanarwa da gwamnan jihar ya wallafa a shafins na Twitter. Akwai karin bayani nan gaba…. Share this:TwitterFacebook