Labarai Yanzu-Yanzu: Za’a Saki Sakamakon Jarrabawar WAEC Gobe Litinin By Salisu Hamisu Ali - November 1, 2020 0 89 Facebook Twitter Pinterest WhatsApp Hukumar shirya jarrabawar kammala Sakandire ta yammacin Afrika(WAEC) ta sanar da cewa za ta saki sakamakon jarrabawar ta shekarar 2020 a gobe Litinin. Hukumar ta sanar da hakan ne a shafinta na Twitter. Akwai karin bayani nan gaba… Share this:TwitterFacebook